Jam’iyyar PDP a ranar Litinin, 20 ga Mayu, sun sake buga gaba da bada gaskiya da cewa dan takarar shugaban kasa na shekarar 2019 a Jam’iyyar...
Jam’iyyar Dimokradiyya (PDP) na kalubalantar shugaba Muhammadu Buhari da yin tafiya zuwa kasar Turai ba tare da bada daman ci gaba da shugabanci ga mataimakin sa...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata, 30 ga Watan Afrilu, 2019 1. Zaben 2019: PDP na zargin Hukumar INEC da musanya sakamakon...
Muna ‘yan lokatai kadan da fara jefa kuri’a ga zaben shugaban kasa da gidan majalisai ta shekarar 2019, don zaban sabbin shugabannana da za su jagoranci...
Sanata Gamawa Babayo, Mataimakin shugaban Jam’iyyar PDP ta Arewa da Jam’iyyar ta dakatar a ranar Litini da ta gabata ya koma wa Jam’iyyar APC. A ranar...
‘Yan Jam’iyyar PDP sun yi kira da cewa ba su yarda da Amina Zakari ba a zaman Kwamishanan kulawa da kirgan zabe ta 2019. “Kamar yadda...
Ba mu da shiri ko niyar yin makirci a zaben 2019 da ke gaba – inji Hukumar INEC Hukumar shirin zabe (INEC) ta karyace zargin da...
Jam’iyyar PDP sun ce wa Shugaba Muhammadu Buhari ya koma gidansa a Daura Jam’iyyar PDP sun shawarci Buhari ya koma gidan sa a Daura yaje ya...