‘Yan Jam’iyyar APC da Shugaba Muhammadu Buhari sun karya doka wajen amfanin da kayakin jijohi don aiwatar da aikin neman zaben 2019 Dan takarar shugaban kasa...
Bayan tattaunawa da gwagwarmaya tsakanin Kungiyar Ma’aikata da Gwamnatin tarraya hade da wasu hukumomi da ke kasar, Shugaba Muhammadu Buhari ya sanya Mista Bismarck Rewane wani...
Shugaba Buhari ya ce sam shi ba za ya gudanar da neman zaben sa ba kamar yadda mutanen baya suka saba Shugaban kasar, Muhammadu Buhari a...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis 10 ga Watan Janairu, 2019 1. Shugaba Buhari ya kaddamar da kwamiti na fasaha akan sabon...
Sanata Gamawa Babayo, Mataimakin shugaban Jam’iyyar PDP ta Arewa da Jam’iyyar ta dakatar a ranar Litini da ta gabata ya koma wa Jam’iyyar APC. A ranar...
Manyan shugabanan Jihar Borno da Gwamnan Jihar sunyi wata Ganawa da Shugaba Muhammadu Buhari “Ya Shugaba” muna a nan ne matsayin mutanen da suka yi aiki,...
Matar Shugaban kasar Najeriya, Aisha Buhari ta bukaci Mata da Matasa su sake zaben Shugaba Muhammadu Buhari a zabe na gaba. “Ina da murna da kuma...
Allah ya gafarta masa Anyi zana’zar Tsohon Shugaban Kasa, Shehu Usman Shagari wanda ya mutu a babban asibitin tarayya da ke a birnin Abuja. Tsohon ya...
Ga sabuwa: Tsohon Minista na Babban Birnin Tarayya (FCT) a lokacin shugabancin Janar Ibrahim Babangida (Rtd.) mai suna Air Hamza Abdullahi (Rtd.) Ya mutu. Tsohon, dan shekaru...
Ba mu da shiri ko niyar yin makirci a zaben 2019 da ke gaba – inji Hukumar INEC Hukumar shirin zabe (INEC) ta karyace zargin da...