Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis, 14 ga Watan Fabrairun, 2019 1. Dalilin rushewar Jirgin Farfesa Yemi Osinbajo a Jihar Kogi...
Tsohuwar Farfesa Yemi Osinbajo ta yi bayani game da shugabancin Muhammadu Buhari da danta A ziyarar da Farfesa Yemi Osinbajo ya kai a gidan su, Maman...
Farfesa Yemi Osibanjo, mataimakin shugaba Muhammadu Buhari ya shawarci ‘yan Najeriya da su zabi Buhari don samar da ayuka da yawa ga masu neman aiki. “Shugaba...
Diyar mataimakin shugaban kasar Najeriya, Kiki Osinbajo ta nuna halin diya macce mai kirki da kuma hankali da irin martani da ta mayar ga wasu da...
Mun sanar a Naija News Hausa a kwanakin baya da cewa cutar Lassa Fever ya kashe daya daga cikin Sojojin Najeriya da ke yaki da Boko...
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana murnan sa da irin abokin takara da ya ke da shi, watau hadewar sa da Farfesa Yemi Osibanjo. Muna da sani...
Mun sanar a Naija News kwanakin baya da cewa rundunar sojojin Najeriya sun yi tugumar cewa mugun cutar ‘Lassa Fever’ ne ya kama wani sojan su da...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata 22 ga Watan Janairu, 2019 1. Shugaba Buhari ya umarci Ngige don dakatar da Yajin...
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya yi kira ga al’ummar Najeriya da cewa kada su zabi dan adawan sa Atiku Abubakar dan takarar Jam’iyyar PDP, amma su...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata 15 ga Watan Janairu, 2019 1. IGP Idris ya yi ritaya, an sanya AIG Adamu...