Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis 3, ga Watan Janairu, 2018 1. Rochas Okorocha ya ce ba gaskiya bane cewa na bar...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Laraba 2, ga Watan Janairuyu, 2018 1. Kungiyar Labour Congress (NLC) sun yi barazanar shiga yajin aiki...
Kuma baku fi gaban hukunci ba, Buhari ya fada wa Jami’an tsaron Yan Sandan Najeriya Shugaba Muhammadu Buhari a wata gabatarwa da ya bayar ta wurin...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Jumma’a, 21 ga Watan Shabiyu, 2018 1. Dakatar da shugaban kwamitin bincike, Okoi Obono-Obla- Yan Majalisa su...
Jami’an Sojojin Najeriya sun kame wasu yan Mata biyu da suka yi kokarin shiga yankin Sojojin don kai masu hari Wasu yan mata biyu da ake...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litini, 17 ga Watan Shabiyu, 2018 1. Sakuna da Yabawa ga Shugaba Buhari na murna shekara 76...
Dan takaran Sanata na Jam’iyyar APC a jihar Ekiti, Hon Opeyemi Bamidele, ya bayyana cewa Dr Peter Obi bai iya bada isasshiyar manufa da kyakkyawan mafita...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis, 12 ga Watan Shabiyu, 2018 1. Fadar Shugabanci, ta ce Obasanjo ba za a sake daukar...
wadansu kauyuka da kungiyar Boko Haram ta kaiwa hari Rahotanni daga jihar Adamawa arewa maso gabashin Najeriya na cewa, wadansu maharan Boko Haram sun kai farmaki...
Naija News Hausa ta fahimta a yau Litinin da cewa Shugaba Muhammadu Buhari yayi wata ganawar siiri da tare da wasu shugabannin hukumomi a nan Fadar...