Hukumar Gudanar da Zaben Kasa (INEC), ta gabatar a baya da cewa zata bayar da takardan komawa ga shugabanci ga ‘yan gidan majalisa a ranar Alhamis....
Mun sanar a Naija News Hausa da safiya da cewa wasu ‘yan ta’adda da ba a gane da su ba sun haska wuta ga Ofishin hukumar...
Wasu ‘yan ta’adda da ba a gane da su ba sun haska wa ofishin hukumar gudanar da zaben kasa da ke Jihar Akwa Ibom wuta a...
Hukumar gudanar da zaben kasa a jagorancin Farfesa Mahmood Yakubu, ta fara hidimar sanar da zaben shugaban kasa da ta gidan majalisai kamar yadda suka bayar...
Bayan shirye-shirye da gwagwarmaya akan zaben shekara ta 2019 da aka sanar da farawa a yau 16 ga Watan Fabrairu, Hukumar INEC da sassafen nan ta...
Hukumar gudanar da zaben kasa, INEC ta sanar a yau da kara ‘yan kwanaki kadan don wadanda basu samu karban katunan su ba su yi hakan....
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana da cewa yana da murna mara matukan gaske da irin shirye-shiryen da Hukumar gudanar da zaben kansa (INEC) ke yi don...
Hukumar INEC ta gabatar da shirin daukar malaman da zasu gudanar da shirin zaben 2019 ‘Yan kwanaki kadan da zaben tarayya da za a fara watan...
Hukumar Kadamar da zaben kasar Najeriya (INEC) ta bayyana matakai bakwai da za a bi wajen jefa kuri’u a ranar zabe ta 2019 Hukumar sun gabatar...
Hukumar Gudanar da Zaben Kasa (INEC) ta sanya ranar Asabar, 30 ga Nuwamba, don gudanar da zaben lashe kujerar Sanata a Yammacin Kogi. Kamfanin dillancin labarai...