Jami’an tsaron jihar Neja sun gabatar da kame wasu matasa Uku da suka kame a shiyar Maitumbi, babban birnin Jihar da zargin yiwa wata yarinya mai...
Hukumar gudanar da Zabe a Jihar Neja (NSIEC) ta sanar da lokacin da za a gudanar da zaben kananan hukumomin gwamnatin jihar. Naija News Hausa ta...
Naija News Hausa ta ci karo da wani tsohon hotunan gwamnan Jihar Neja, Alhaji Abubakar Sani Bello. Ka ga gwamna Bello ya chake da zanzaro cikin...
Jami’an tsaron sun kame wani matashi mai shekaru 23, John Joshua, mazaunin garin Zazzaga dake a karamar hukumar Munya na Jihar Neja, da zargin kashe makwabcinsa....
Kotun Majistare da ke a garin Minna, babban birnin Jihar Neja ta bada umarnin a dakile wasu mutane hudu da aka gane da laifin sace mutane....
Wani mutumi mai shekaru 30 da haifuwa a Jihar Neja ya kashe Makwabcin sa Audu Umar, wani mazaunin kauyan Wawa daga karamar hukumar Borgu ta Jihar...
Wani barawo da Jami’an tsaro suka kame a Jihar Neja ya bayyana cewa kungiyar su kan sace Mata ne da aken kusa da Aurar da su,...
A ranar Lahadi da ta gabata, manema labarai sun gano da wani mai suna Garba Sani da Jami’an tsaro suka kame da zargin kashe makwabcin sa...
Naija News Hausa ta karbi rahoto kamar yadda manema labarai suka bayar da cewa Hukumar Tsaron da Kare Yancin Al’umma (NSCDC) da aka fi sani da...
Naija News Hausa ta karbi wata rahoto bisa gabatarwan manema labaran Punch da cewa Hukumar ‘yan Sandan Jihar Neja sun kame wasu ‘yan uwa ukku da...