A ranar jiya Alhamis, 7 ga Watan Fabrairu, Shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari ya ziyarci Jihar Adamawa don hidimar yakin neman sake zabe. ‘Yan kwanaki kadan...
‘Yan ta’addan Boko Haram sun kai wata sabuwar hari a karamar hukumar Madagali ta Jihar Adamawa a daren ranar Litinin da ta gabata. Sun fada wa...
Wasu ‘yan bindiga da ake zato da zaman ‘yan fashi sun sace wani farfesa na sashen Fishery na Jami’ar Fasaha ta Moddibo Adama (MAUTECH), Yola, Kayode...
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar a ranar Asabar da ta gabata ya gana da tsohon gwamnan jihar Legas, Bola Ahmed Tinubu. Ka tuna da cewa...
Tsohon gwamnan jihar Anambra, Jim Nwobodo ya bayyana cewa bai dace ‘yan siyasa su fara fada kan yankin da ta dace da shugabancin Najeriya a shekarar...
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya gargadi shugabannin kananan hukumomi a jihar daga tafiye-tafiyen da basu kamata ba. Gwamnan na mai cewa gwamnatin sa “ba...
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC), reshen Adamawa, sun yi watsi da sakamakon zaben kananan hukumomin da aka gudanar a jihar. Naija News ta ruwaito da cewa...
Don cika ga alkawarin kulawa da bada Tallafi ga yankunan da ke fuskantar rashin tsaro, da ta’addanci, Gwamnatin tarayyar Najeriya ta sake gyara da tsarafa Mabultsatsan...
Gwamnatin Jihar Zamfara ta dakatar da Sarkin Maru, Alhaji Abubakar CIKA Ibrahim da wakilin kauyan Kanoma, Alhaji Ahmed Lawal da zargin hada hannun da ‘yan ta’adda...
Hukumar ‘Yan Sanda Jihar Adamawa sun kama mutane shida da ake zargi da sayar da mugayan kwayoyi a jihar. Mista Adamu Madaki, Kwamishinan ‘Yan sandan jihar...