Fadar shugaban kasa ta musanta rade-radin cewa Shugaba Muhammadu Buhari ne ke bayan kudurin dokar shekaru shida kacal sau daya a karagar mulki wadda Majalisar Dattawa...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litini, 23 ga Watan Disamba, 2019 1. Shugabancin Kasa tayi Magana kan Zancen Buhari na Kafa Dokar...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Jumma’a, 20 ga Watan Disamba, 2019 1. Yan Najeriya Sun Nemi A Tsige Shugaba Buhari ‘Yan Najeriya...
Sanata Benjamin Uwajumogu, Sanata mai wakiltar mazabar Arewacin Imo a majalisar dattijan Najeriya ya rasu. Naija News ta rahoto cewa Sanata Uwajumogu ya fadi ne cikin...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Laraba, 11 ga Watan Disamba, 2019 1. Kasar UK Ta Aika da Sako Mai Karfi Ga Shugaba...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada Mista Edward Adamu a matsayin Shugaban Kamfanin Kula da Bada da Talla na Najeriya, watau ‘Asset Management Corporation of Nigeria’....
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Jumma’a, 6 ga Watan Disamba, 2019 1. Kotun Ta Saka Orji Uzor Kalu Ga Shekaru 12 a...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis, 5 ga Watan Disamba, 2019 1. Shugaba Buhari Yayi Binciken Tsarin Lamarin Tsaron Kasa A ranar...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Laraba, 4 ga Watan Disamba, 2019 1. Rufewar kan iyaka: PPPRA Sun Karyata Shugaba Buhari Kan Amfanin...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika sunayen sabbin Shugabannai da membobin Hukumar Kula da Aikin Hajji ta kasa (NAHCON) ga Shugaban Majalisar Dattawa don tabbatarwa. Hakan...