Mai Martaba Sultan Na Sakkwato, kuma Shugaban Majalisar koli kan harkokin Musulunci a Najeriya, Alhaji Sa’ad Abubakar, ya gargadi shugabanni kan duk wani yunkurin rashin biyayya...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Laraba, 11 ga Watan Disamba, 2019 1. Kasar UK Ta Aika da Sako Mai Karfi Ga Shugaba...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata, 10 ga Watan Disamba, 2019 1. Shugaba Buhari Ya Bar Najeriya Zuwa Kasar Masar Shugaban kasa...
Iran Ta Tattaunawa Da shugaba Buhari Kan Zancen El-Zakzaky Gwamnatin Iran ta sanar da cewa tana cikin tattaunawa da Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya kan batun...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Jumma’a, 6 ga Watan Disamba, 2019 1. Kotun Ta Saka Orji Uzor Kalu Ga Shekaru 12 a...
Sanata da ke wakilcin yankin kudu maso gabas ta Najeriya a karkashin jam’iyyar APC, Sanata Rochas Okorocha ya ce yankin kudu maso gabas zata iya samun...
Wata babbar kotun jihar Kaduna ta ba da umarni ga hukumar DSS da ta dauki shugaban IMN, kungiyar ci gaban Musulunci da aka fi sani da...
Hatsarin wani kwale kwale ya haifar da mutuwar wasu ‘yan mata shida a karamar hukumar Suru na jihar Kebbi, in ji wata sanarwa da aka bayar...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika sunayen sabbin Shugabannai da membobin Hukumar Kula da Aikin Hajji ta kasa (NAHCON) ga Shugaban Majalisar Dattawa don tabbatarwa. Hakan...
Naija News ta ruwaito a Manyan Labaran Jaridun Najeriya ta ranar Laraba da cewa Ma’aikatar hukumar tsaron kasa (DSS) sun harba tiyagas da bindiga don tarwatsa...