‘Yan hari da bindiga sun fada wa dan takaran sanata na Jam’iyyar APC na Kudu ta Jihar Kwara, Hon. Lola Ashiru. Ko da shike Ashiru ya...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata, 19 ga Watan Fabrairun, 2019 1. Shugaba Buhari ya ce ba ya jin tsoron faduwa ga...
A yau Laraba, 13 ga Watan Fabrairu, An kara rattaba hannu ga takardar yarjejeniyar zaman lafiyar kasa ga zaben 2019 a birnin Abuja. Hidimar ta halarci...
Kamar yadda muka sanar a Naija News Hausa a baya da cewa hidimar ralin shugaban kasa na Jam’iyyar APC da aka yi a Jihar Ogun ta...
Gwamnar Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai yayi barazanar cewa duk dan kasar waje da ta kula ko sa baki ga zaben 2019 zata fuskanci mutuwa. Wannan itace...
Duk da irin zafin hari da ‘yan ta’ddan Boko Haram ke aikawa rundunar sojojin Najeriya da Jihohin kasar, na gano wata bidiyo inda motar yakin rundunar...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litini 7 ga Watan Janairu, 2019 1. Amina Zakari ta bayyana dangantakar ta da Shugaba Buhari Amina...