Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata, 10 ga Watan Disamba, 2019 1. Shugaba Buhari Ya Bar Najeriya Zuwa Kasar Masar Shugaban kasa...
Iran Ta Tattaunawa Da shugaba Buhari Kan Zancen El-Zakzaky Gwamnatin Iran ta sanar da cewa tana cikin tattaunawa da Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya kan batun...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika sunayen sabbin Shugabannai da membobin Hukumar Kula da Aikin Hajji ta kasa (NAHCON) ga Shugaban Majalisar Dattawa don tabbatarwa. Hakan...
Hukumar Zabe Gudanar da Hidimar Zaben Kasa (INEC), za ta jagorancin hidimar zaben Gwamnonin a Jihar Kogi da Bayelsa a ranar Asabar, 16 ga Nuwamba, 2019....
Naija News ta ruwaito a Manyan Labaran Jaridun Najeriya ta ranar Laraba da cewa Ma’aikatar hukumar tsaron kasa (DSS) sun harba tiyagas da bindiga don tarwatsa...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Jumma’a 30 ga Watan Agusta, 2019 1. Kotu ta Fidda Tsohon Ma’aikaci ga Jonathan daga Dukan Karaki...
Rukunin Hukumar Tsaron Kasa ta Jiha da aka fi sani da (DSS), a yau Jumma’a sun fyauce jagoran Kungiyar Ci gaban Harkokin Musulunci ta Najeriya (IMN)...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis, 15 ga Watan Agusta, 2019 1. Buhari ya sanya hannu kan dokar canza sunan Ofishin fursuna...
Bayan hukunci da Kotun Koli ta Jihar Kaduna ta bayar ga sakin Sheikh Ibrahim El-Zakzaky, shugaban Kungiyar ci gaban Harkar Musulunci (IMN) da aka fi sani...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata, 6 ga Watan Agusta, 2019 1. Kotu Ta Bai wa El-Zakzaky Izinin Tafiya kasar Turai don...