A yau Alhamis, 21 ga watan Maris, Hukumar gudanar da zaben kasar Najeriya (INEC) ta gabatar da yadda zasu tafiyar da zaben Jihar Bauchi. Hukumar ta...
Kotun koli ta Abuja, babban birnin Tarayya ta hana Hukumar gudanar da hidimar zaben kasa (INEC) da gabatar da sakamakon zaben Jihar Bauchi. Kotun ta umurci...
Hukumar Gudanar da Zaben Kasa (INEC), ta gabatar a baya da cewa zata bayar da takardan komawa ga shugabanci ga ‘yan gidan majalisa a ranar Alhamis....
Hukumar gudanar da zaben kasa (INEC) ta gabatar da Abubakar Sani Bello, Gwamnan Neja a matsayin mai nasara ga lashe zaben kujerar gwamnan Jihar Neja a...
Dan takaran kujerar Gwamna daga jam’iyyar APC, Mista Abdulrahman Abdulrazaq, ya lashe tseren takaran gwamnan Jihar Kwara ga zaben ranar Asabar. Hukumar gudanar da zaben kasa...
Mun sanar a Naija News Hausa da safiya da cewa wasu ‘yan ta’adda da ba a gane da su ba sun haska wuta ga Ofishin hukumar...
Wasu ‘yan ta’adda da ba a gane da su ba sun haska wa ofishin hukumar gudanar da zaben kasa da ke Jihar Akwa Ibom wuta a...
Hukumar gudanar da zaben kasa, INEC ta bayyana lokacin da za a fara hidimar zaben gwamnonin Jiha da ‘yan Gidan Majalisar Jiha da za a soma...
A halin yanzu, hukumar INEC ta samu gabatar da rahoton zaben jihohi goma shabiyu, za a ci gaba da sauran Jihohi a yau misalin karfe 10...
Hukumar gudanar da zaben kasa a jagorancin Farfesa Mahmood Yakubu, ta fara hidimar sanar da zaben shugaban kasa da ta gidan majalisai kamar yadda suka bayar...