Wata hadarin Jirgin Ruwa ta dauke rayukar mutane 3 a shiyar kauyan Tudun Wada, wata karamar hukuma a Jihar Kano. Naija News ta fahimta da cewa...
Mun ruwaito a Naija News Hausa a baya da cewa Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Ganduje, ya gabatar da kara Kujerar Sarauta Biyar (5) a Jihar Kano....
Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Ganduje, ya ba da izinin amincewa da kudurin da Majalisar Dokokin Jihar Kano ta dauka a kan rabar da kujerar martaba na...
Hukumar ‘yan sandan Jihar Kano ta gabatar da mutuwar wasu mutane biyu da Jirgin Kasa ta take a yau. Naija News Hausa ta gane da hakan...
Jam’iyyar APC ta Jihar Kano sun gabatar da ranar Laraba da ta gabata da cewa suna a shirye don kare nasarar Abdullahi Ganduje, da dan takaran...
Dan takaran kujerar Gwamnan Jihar Kano daga Jam’iyyar PDP, Engr. Abba Kabir Yusuf, ya gabatar da cewa da Makirci ne Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya lashe...
An bayar da dama ga Jam’iyyar adawa (PDP) ta Jihar Kano don kadamar da binciken ga kayaki da takardun da Hukumar INEC tayi amfani da ita...
Naija News Hausa ta samu sabuwar rahoto da cewa gobarar wuta ya kame aji bakwai (7) a makarantan Sakandirin Badawa ta Jihar Kano a yau Litini, 25...
Muna da sani a Naija News Hausa da cewa hukumar INEC da ke jagorancin zaben Jihar Kano ta bayar da cewa basu kai ga aminta da...
Mun samu sabuwar rahoto a Naija News Hausa da cewa wasu ‘yan hari da bindiga sun sace wani mutumin da ba a bayyana sunansa ba. Rahoto...