Cif Olabode George, Mataimakin Shugaban Jam’iyyar PDP na kasa ya yi kira ga kasashen waje da kar su bai wa Shugaba Muhammadu Buhari rancen kudi da...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Laraba, 27 ga Watan Nuwamba, 2019 1. Sanata Abdullahi yayi Magana kan Dalilin da yasa Dokar kiyayya...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gargadi shugabancin jam’iyyar All Progressive Congress (APC) kan tabbatar da cewa Jam’iyyar ba ta rusheba bayan ya karshe wa’adinsa a shekarar...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litini, 25 ga Watan Nuwamba, 2019 1. Manya Ga APC Na Yunkurin Neman Shugaba Buhari Da Sake...
Wani jigo a jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta reshen jihar Ebonyi, Charles Enya, ya shigar da kara wanda ke neman a yi wa kundin tsarin...
Tsohon Ministan Sufurin jiragen sama a karkashin Gwamnatin Goodluck Jonathan, Femi Fani-Kayode, ya bayyana majalisar dattawan Najeriya a jagorancin Ahmed Lawan a matsayin taron tawul. Tsohon...
Shugaban hidimar neman zaben Jam’iyyar APC na ƙasa, Comrade Adams Oshiomhole, Da yake jawabi bayan taron wanda ya ƙare da misalin ƙarfe 11:30 na yammacin ranar...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis, 21 ga Watan Nuwamba, 2019 1. 2023: Tinubu Ya Dace da Zaman Shugaban Kasa – Guru...
Sanatan da aka kora kwanan nan mai wakiltar mazabar Kogi West Senatorial, Dino Melaye, a yau ya ziyarci hedikwatar Hukumar Zabe ta kasa (INEC) don neman...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Laraba, 20 ga Watan Nuwamba, 2019 1. Shugaba Buhari Ya Aika da Kasafin Zartarwa guda shida ga...