Kotun koli ta tabbatar da zaben Muhammadu Buhari a matsayin Shugaban kasar Najeriya tare da yin watsi da karar da dan takaran shugaban kasa Atiku Abubakar...
Dattijo da jigo a Jam’iyyar PDP, Buba Galadima, ya fada da cewa an zabi Shugaba Muhammadu Buhari ne don gyara matsalolin da ake zargin gwamnatin jam’iyyar...
Hukuncin Kotun Daukaka Karar Shugaban Kasa, Nasara ne Ga Yan Najeriya – inji Buhari Shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari, ya ce hukuncin da kotun daukaka karar...
Naija News Hausa ta ruwaito a baya da cewa Kotun daukaka da sauraron karar zaben shugaban kasa da ke a birnin Tarayya, Abuja, a yau Laraba,...
PDP Ta Mayar da Martani Bayan Lai Mohammed Ya Roki ‘Yan Najeriya da suyi wa Shugaba Buhari Hakuri Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta yi kira...
Jam’iyyar Dimokradiyya (PDP) da dan takaran su ga kujerar shugaban kasa a zaben 2019, Alhaji Atiku Abubakar zasu fara gabatar a gaban Kotun Kara a yau...
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana bacin ransa da halin zalunci da Sanatan da ke wakilcin Arewacin Jihar Adamawa, Sanata Elisha Abbo...
Hukumar ‘Yan Sandan Najeriya ta bukaci Sanatan da ake zargi da zaluncin wata Mata Aure a birnin Abuja, Sanata Elisha Abbo, mai wakilcin Arewacin Jihar Adamawa...
Bayan yawan gwagwarmaya da jaye-jaye, Kotun karar akan hidimar zaben kasa ta bayyana dagewa da kin bada dama ga dan takaran kujerar shugaban kasa daga jam’iyyar...
Kwamitin Gudanarwa na kasa (NEC) ta Jam’iyyar PDP zasu yi zaman tattaunawa a yau Alhamis, 20 ga watan Alhamis, 2019. A fahimtar Naija News, Jam’iyyar Dimokradiyyar...