Mun samu sabuwar rahoto yanzunan da cewa wasu Makiyaya sun kashe wani ASP na Jami’an tsaron ‘Yan Sanda a Jihar Delta. Abin ya faru ne a...
Wata kungiyar Mafarautan Jihar Plateau (PHA) sun yi barazanar cewa zasu karfafa tsaro a Jihar Plateau. Kwamandan Kungiyar (PHA), Mista Igyem Danladi ya gabatar da cewa...
Mun sami tabbatacen rahoto a Naija News da cewa Rundunar Sojojin Najeriya, Operation Lafiya Dole sun rinjayi ‘yan ta’addan Boko Haram da ke a yankin Konduga,...
Mun sani rahoto a Naija News Hausa da cewa magoya bayan Jam’iyyar APC biyu sun rasa rayuwarsu a yawon yakin neman zabe da aka gudanar a...
Abin kaito, duk da irin kokari da jami’an tsaron kasar ke yi don magance ta’addanci, sace-sace da kashe-kashe a kasan nan, masu aikata wadannan mugun halin...
Wasu ‘yan ta’adda da ba iya gane su ba sun hari Ofishin dan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar. ‘Yan ta’addan da ake zargin...
Wata Muguwar farmaki da ta dauki rayukan mazauna 25 a wata yankin ta Jihar Zamfara Mahara sun kai wata sabuwar hari a kauyuka biyu ta yankin...
Wani Dan kwamitin Majalisar Wakilin kasar ya ce har yanzu akwai yankunan jihar Borno da ke karkashin ikon mayakan Boko Haram. Kwamitin ya yi wannan bayyani...
Akalla mutane shida ne suka mutu da mata biyu da mayakan Boko Haram suka sace a ƙauyen Kwaranglum da ke jihar Borno. Kwaranglum na kusan kilomita...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis, 26 ga Watan Disamba, 2019 1. Boko Haram: Shekau Ya Saki Sabuwar Bidiyo Ranar Kirsimeti Abubakar...