Mun ruwaito ‘yan lokatai da suka shige da cewa Shugaba Muhammadu Buhari na zaman tattaunawa da Kungiyar Addinin Kirista (CAN) a birnin Abuja a yau Jumma’a...
Shugaba Muhammadu Buhari a ranar Talata, 5 ga Watan Maris, 2019 ya marabci manyan sarakunan gargajiya ta kasar Najeriya a fadar sa ta birnin tarayyar kasar...
Mun karbi wata rahoto a Naija News Hausa yadda mutanen Jihar Bauchi suka nuna murnan su ga shugaba Muhammadu Buhari ga lashe zaben shugaban kasa na...
Dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar APC ga tseren zaben shugaban kasa ta shekarar 2019, shugaba Muhammadu Buhari ya yi gabatarwa bayan da hukumar gudanar da...
A karshe, hukumar gudanar da hidimar zaben kasa ta sanar da sakamakon kuri’ar zaben shugaban kasa Bayan gwagwarmaya da jaye-jaye, hukumar INEC ta kai ga karshe...
Tau, a karshe dai mun kai ga fara zaben shugaban kasa ta shekarar 2019. Mallaman zabe sun fara aikin su kamar yadda aka koyar da su,...
A jiya Litnin 11 ga Watan Fabrairun, shugaba Muhammadu Buhari ya ziyarci Jihar Ogun don gudanar da hidimar neman sake zabe. Abin takaici, An yi wa...
A daren jiya, Litinin 5 ga Watan Fabrairun, Shugaba Muhammadu Buhari ya shirya wata zaman cin Liyafa ga mambobin Jam’iyyar APC a birnin Abuja. Ko da...
Kamar yadda muka sanar a Naija News Hausa da cewa Jam’iyyar APC ta Jihar Kano sun gabatar da cewa shugaba Muhammadu Buhari zai ziyarci Jihar don...
Tulin jama’ar Jihar Abia sun marabci shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari a yayin da ya ziyarci jihar a ranar jiya, Talata 29 ga Watan Janairu 2019....