Naija News ta fahimta da cewa Gwamnonin Goma shabiyu (12) ne za a rantsar a karo ta daya a kujerar shugabanci, Sauran Gwamnonin Goma Shabakwai (17)...
Shugaba Muhammadu Buhari a yau Litini, 27 ga watan Mayu na ganawa da Gwamnonin Arewacin Jihohin kasar Najeriya a nan fadar shugaban kasa, birnin Abuja. Ko...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata, 14 ga Watan Mayu, 2019 1. Gwamna Samuel Ortom ya gana da shugaba Muhammadu Buhari A...
Al’ummar Jihar Gombe sun samu saukin lamari a yayin da Gwamna Ibrahim Hassan Dankwambo ya dakatar da dokar ƙuntatawa na awowi goma sha biyar da aka...
Kimanin Sojojin Najeriya biyar suka rasa rayukan su a wata sabuwar ganawar wuta da ‘yan Boko Haram a Jihar Borno. Naija News Hausa ta karbi rahoto...
Gwamnatin Jihar Kaduna ta kafa dokar ƙuntatawa na tsawon awowi 24 a yankin karamar hukumar Kajuru. Naija News Hausa ta gane da cewa Gwamnatin Jihar ta...
Mun ruwaito a Naija News Hausa a baya da cewa Iyalin wasu Fulani da ke zama a kauyan Kaban ta karamar hukumar Igabi a nan Jihar...
Wani mai suna Abdulrahaman Yahaya ya zargi Kadaria Ahmed, shahararrar ‘yar watsa labarai da janyewa daga Addinin Musulunci zuwa Addinin Kirista. A bayanin sa, ya ce...
Naija News Hausa ta karbi sabon rahoto da cewa Fulani Makiyaya sun kai sabon hari a yankin Kajuru ta Jihar Kaduna da kashe kimanin mutane fiye...
A yau Litini, 1 ga watan Afrilu, Shugaba Muhammadu Buhari hade da wasu manyan shugabannai a kasar sun shiga jirgin sama zuwa Dakar, kasar Senegal. Naija...