Gwamna na Jihar Borno, Kashim Shettima ya bayyana amincewa da fatan cewa Jihar Borno za ta komar da daukakar ta. Gwamnan ya bayyana hakan ne a...
Jirgin sama ta Sojojin yakin sama na Najeriya (NAF) da ke kai taimako ga rundunar soji na Bataliya 145 a Damasak a Arewacin Jihar Borno ta...
Wata Sabuwar Nasarawa daga rundunar sojojin Najeriya Sojin Najeriya sun bayyana cewa dakarunsa dake yaki da ‘yan kungiyar Boko Haram a arewa maso gabashin kasar sun...
A daren jiya, ‘Yan ta’addan Boko Haram sun kai farmaki a Makalama, wata kauyen garin Gatamwarwa, dake karamar Hukumar Chibok, a Jihar Borno. “Sun fado wa...
An kame wani mai suna Umar wanda ‘Yan Sanda suka zarge shi a matsayin babban kwamandan Boko Haram a jiya a garin Legas Abdulmalik Umar, wani ...
Wani Dan kwamitin Majalisar Wakilin kasar ya ce har yanzu akwai yankunan jihar Borno da ke karkashin ikon mayakan Boko Haram. Kwamitin ya yi wannan bayyani...
Kimanin mutane biyar suka rasa rayukan su a wata sabuwar harin ‘yan kunan bakin wake da aka yi a Maiduguri ta Jihar Borno a karshen makon...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Asabar, 28 ga Watan Disamba, 2019 1. Boko Haram: Shugaba Buhari Ya Roki ‘Yan Najeriya An yi...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis, 26 ga Watan Disamba, 2019 1. Boko Haram: Shekau Ya Saki Sabuwar Bidiyo Ranar Kirsimeti Abubakar...
Shugaban kasan Najeriya, Muhammadu Buhari ya rantsar da matar Ministan kwadago da aiki, Dr (Misis) Evelyn Ngige da wasu mutane takwas a matsayin sabbin Sakatarorin Dindindin...