Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litini, Talata, 9 ga Watan Yuli, 2019 1. Shugaba Buhari ya dawo daga kasar Nijar Shugaba Muhammadu...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litini, 8 ga Watan Yuli, 2019 1. A Karshe Shugaba Buhari ya rattaba hannu ga amince da...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis, 4 ga Watan Yuli, 2019 1. A karshe Shugaba Buhari ya janye zancen kafa Ruga a...
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana bacin ransa da halin zalunci da Sanatan da ke wakilcin Arewacin Jihar Adamawa, Sanata Elisha Abbo...
Hukumar ‘Yan Sandan Najeriya ta bukaci Sanatan da ake zargi da zaluncin wata Mata Aure a birnin Abuja, Sanata Elisha Abbo, mai wakilcin Arewacin Jihar Adamawa...
An gabatar da bidiyon yadda Sanata Elisha Abbo, Sanatan da ke wakilci a Arewacin Jihar Adamawa a karkashin Jam’iyyar Dimokradiyya (PDP) ya zalunci wata Macce da...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata, 18 ga Watan Yuni, 2019 1. Kotun Koli ta dauki mataki game da karar Adeleke da...
Sabon shugaban Sanatocin Najeriya da aka rantsar a zaben makon da ta gabata, Sanata Ahmed Lawan yayi watsi da jita-jitan da ya mamaye layin yanar gizon...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Jumma’a, 31 ga Watan Mayu, 2019 1. Sanata Ademole Adeleke ya ci nasarar kara a Kotu Sanatan...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litini, 25 ga Watan Mayu, 2019 1. Aisha Buhari ta kalubalanci Gwamnatin Najeriya da kashe dala Miliyan...