A yayin da zaben tarayya ke gabatowa, Shugaba Muhammadu Buhari zai ziyarci jihohin kasar guda biyu a yau don yakin neman sake zabe. Ziyarar da shugaban...
Mun sami hirar shigar shugaba Muhammadu Buhari a birnin Maiduguri kamar yadda muka bayar da safen nan cewa Gwamnar Jihar Borno ya bada hutu ga ma’aikata...
Ganin zaben tarayya da za a yi watan gobe ya kusanta, Mataimakin Gwamnar Jihar Kaduna, Yusuf Bala ya yi barazanar cewa yankin Kudun Jihar za ta...
Abin takaici, ana ma Shugaba Muhammadu Buhari tsuwa a yayin da yake bada kasafin kudi na shekara ta 2019. Naija News ta ruwaito Jam’iyyar PDP sun shawarci...
Buhari ya amince de shekaru 65 don ritaya ga Mallamai Makaranta Adamu ya shaidawa kwamiti cewa Ƙungiyar Malamai ta Najeriya sun gabatar da shawarar da aka...
Kungiyar Harkar Musulunci ta Najeriya (IMN), waddae aka fi sani da lakabi da Shi’a, za ta gabatar a ranar da Alhamis (a yau) da kara don...
‘Yan Najeriya a yau Laraba, 29 ga watan Mayu 2019, sun bi kan layi yanar gizon Twitter don yada yawun su ganin cewa an rantsar da...
Wasu Mahara da bindiga da ba a gane da su ba sun sace Alhaji Musa Umar, Sarkin Daura, a maraicen ranar Labara da ta gabata. Naija...
Da ‘yan awowi kadan da fara zaben shugaban kasa da ta gidan majalisa, ‘yan hari da bindiga sun kashe wani mabiya bayan shugaba Muhammadu Buhari. Mun...
Rundunar Sojojin Najeriya sun yi alkawali da cewa zasu bi umarnin shugaba Muhammadu Buhari akan zancen da ya yi game da sace akwatin zabe. Kamar yadda...