Tsohon sanata mai wakilcir Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani ya ba da sanarwar sauya shugabancin kasa zuwa yankin Kudancin kasar nan a 2023. Sani ya yi...
Shahararran Mawaki, Dan Shirin Fim da kuma jigo a Kannywood, Umar M Sharif ya fitar da sabuwar waka mai taken ‘SABADA’, hade da shahararran Mawaki da...
Wasu Matasa Uku da ke hidimar Bautan Kasa (NYSC), a cikin jihar Katsina sun mutu a yayin da wasu goma sha daya suka sami raunuka daban-daban...
Tasirin da Anfanin Namijin Goro ga Dan Adam Namijin goro wani ‘ya’yan itace ne da a Turance ake kira da ‘Garcinia Kola’, asali amfi samun sa...
Tsohon Gwamnan Jihar Abia, Mista Orji Kalu, ya gabatar da cewa zai fita tseren takaran kujerar mataimakin shugaban Sanatocin Najeriya ko ta yaya. “Kowace mataki Jam’iyyar...
Naija News Hausa ta karbi rahoto cewa shugaba Muhammadu Buhari zai ziyarci Jihar Gombe a yau Litini don wata hidimar kadamarwa a jagorancin Ibrahim Dankwambo, Gwamnan...
Aminu Tambuwal, Gwamnan Jihar Sokoto yayi barazanar cewa ba wanda ya isa ya dakatar da hidimar rantsar da shi a matsayin Gwamnan Jihar Sokoto a ranar...
Naija News Hausa, bisa wata rahoto da aka aika a yau Laraba, 15 ga watan Mayu, an bayyana da cewa Kotun Koli ta Kano ta sanar...
Daya daga cikin Kyakyawan ‘yan Matan Kannywood, Bilkisu Shema ta fito da yin bayani game da wata bidiyon da ya mamaye ko ta ina a layin...
Maryam Ado Muhammed, wata Kyakyawa da aka fi sani da Maryam Booth, Shahararra ce a fagen wasan kwaikwayo na Kannywood, Tana kuma da Fasaha wajen aikin Dinke-dinke....