Gwamnatin Najeriya daga jagorancin shugaba Muhammadu Buhari ta yi wa Jaruman tsaron Najeriya bikin girmamawa da kuma nuna kulawa ganin irin gwagwarmaya da kokarin da rundunar...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Laraba 16 ga Watan Janairu, 2019 1. Buhari da Osinbajo zasu halarci wata zama a gidan...
Baban gwagwarmaya da jaye-jaye, da rashin amincewar ‘yan adawa, Shugaba Muhammadu Buhari ya dakatar da IGP Ibrahim Idris don ya huta daga aikin tsaron kasar. Kamar...
Babban Shugaban kungiyar ‘yan Iyamirai da aka fi sani da ‘Biafra (IPOB), Nnamdi Kanu ya gabatar da cewa kungiyar zata yi iya kokarin ta da bayar wa...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litini 14 ga Watan Janairu, 2019 1. An sake gurfanar da Kwamishanan ‘Yan Sanda, Imohimi Edgal...
A gaskiya na yaba maku da rashin amincewa da sake ‘yan ta’addan da aka kame – in ji Atiku Abubakar zuwa ga manyan shugabannan Jihar Borno....
Kotun Jihar Katsina ta sa wasu mazaje uku gaba akan laifukan da ake zargin su da aikatawa Abdullahi Sani da shakaru 35, da Jamilu Isah mai...
‘Yan Jam’iyyar APC da Shugaba Muhammadu Buhari sun karya doka wajen amfanin da kayakin jijohi don aiwatar da aikin neman zaben 2019 Dan takarar shugaban kasa...
Rundunar Sojojin sunyi barazanar cin nasarar yaki da ‘yan Boko Harama a garin Baga da ke Jihar Borno Rahoto ta bayar a baya da cewa ‘yan...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Jumma’a 11 ga Watan Janairu, 2019 1. Gwamnonin Jam’iyyar APC ba su halarci taron gudanarwar shirin zaben...