Wata babbar kotun jihar Kaduna ta ba da umarni ga hukumar DSS da ta dauki shugaban IMN, kungiyar ci gaban Musulunci da aka fi sani da...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Talata a jihar Kaduna ya kaddamar da Motar Yaki na Sojoji da aka kera a karon farko a Najeriya. Motar...
Kotun daukaka kara a ranar Juma’a, 22 ga Nuwamba, ta tabbatar da amince da zaben gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sakkwato. Naija News ta gane da...
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Ahmad Sani Yarima, yayin da yake magana kan shugabancin Najeriya a shekarar 2023, ya ce watakila zai iya fita takara a matsayin...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis, 21 ga Watan Nuwamba, 2019 1. 2023: Tinubu Ya Dace da Zaman Shugaban Kasa – Guru...
Dan jam’iyyar Peoples Democratic Party, PDP da kuma dan takarar kujerar Sanata a ‘Kogi West Senatorial’ a zaben na ranar Asabar, Dino Melaye, ya yi ikirarin...
Bishop na Zariya Diocese (Anglican Communion), Rt Rev Abiodun Ogunyemi ya yi ikirarin cewa gwamna Nasir el-Rufai na jihar Kaduna ba zai taba ci nasara ga...
Wani tsohon gwamnan jihar Kaduna, Abdulkadir Balarabe Musa, ya bayyana da cewa idan har Najeriya ta rabu, wannan ba zai kawo karshen matsalolin da kasar ke...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata, 12 ga Watan Nuwamba, 2019 1. Kotun daukaka karar da ke Jagorancin Karar Gwamnan Oyo ta...
Tsohon Shugaban Majalisar Dattawa, Adolphus Wabara ya yi ikirarin cewa babu damar Shugabancin kasar Najeriya ga Iyamirai a shekarar 2023. Ya bayyana da cewa an riga...