Wani Mutumi mai shekaru Talatin da haifuwa da suna, Uwani Danjuma ya kashe matarsa don tayi barazanar cewa idan ya Mutu zata sake Aure. Naija News...
Hukumar Kare Dama da Tsaron Al’umma, NSCDC ta Jihar Neja ta samar da Jami’an tsaron su guda 39 ga Hukumar Kadamar da Jarabawan shiga babban Makarantar...
Hukumar ‘Yan Sandan Jihar Kaduna, ta gabatar a ranar Lahadi da ta gabata da cewa sun yi nasara da kashe ‘yan hari da makami biyu daga...
Hukumar kadamar da zaben kasar Najeriya (INEC) a ranar Alhamis da ta gabata sun gabatar da dakatar da sake zaben kujerar gidan majalisa a yankin Agaie...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litinin, 11 ga Watan Maris, 2019 1. Mutane 157 sun rasa rayukan su ga hadarin Jirgin sama...
Jami’an ‘yan sandan Jihar Neja sun kame Mohammed Manu da ya kashe matarsa wai don ta hana shi Jima’i Wani mai mutumi mai shekaru 35 da...
Shugaban Jami’an tsaron ‘Yan Sandan Najeriya, IGP Mohammed Adamu a yau Litini 28 ga Watan Janairu ya sanya sabbin DIGs guda shidda. Naija News Hausa ta...
Dan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya wallafa sunayen masu cin hanci da rashawa da shugaba Buhari ke shugabanci da su. Ko...
Tau ga wata sabuwa: ‘Yan Najeriya da dama sun nuna rashin amincewan su da shugaba Muhammadu Buhari akan cewa tsohon ya kai ga tsufa, kuma bai...
Shugaban Jami’an tsaron ‘Yan Sandan Najeriya, FPRO, Ag. DCP Jimoh MOSHOOD ya bada tabbacin cewa jami’an za su yi iya kokarin su da ganin cewa babu wata...