Wani Jami’in Sojan Najeriya ya rasa ransa a wata Bam da ‘yann ta’adda suka haka a Chibok. A ranar Alhamis da ta gabata, wata rukunin darukan...
Naija News Hausa ta karbi sabuwar rahoto da harin Boko Haram a shiyar Ngamgam Bisa rahoton da aka bayar ga manema labarai, ‘yan ta’addan Boko Haram...
Naija News Hausa ta gano da wani bidiyo da ke dauke da mugun yanayin da ‘yan ta’addan Boko Haram suka bar wani jarumin Sojan Najeriya a...
Rundunar Sojojin Najeriya sun gabatar da yin nasara da karban yanci ga Mata 42, Maza 51 da ‘yan yara kanana biyu daga kangin ‘yan ta’addan Boko...
Rundunar Sojojin Najeriya sun sanar da ribato Matan Aure biyu tare da yara kanana shidda daga hannun ‘yan ta’addan Boko Haram a shiyar kauyan Gwadala, a...
Hukumar Tsaro Civil Defence Corps (NSCDC) da ke a Jihar Borno, a ranar Laraba 5 ga watan Yuni ta sanar da kame wani mutumi mai suna...
Rundunar Sojojin Najeriya ta gudanar da hidimar zana’izar Sojojin kasar da suka mutu a wata ganawar wuta da ‘yan ta’addan Boko Haram a yankin Mauli-Borgozo, a...
Tsohon Gwamnan Jihar Gombe, Ibrahim Dankwambo, ya aika sakon tausayi da kuma barka ga layin yanar gizon nishadin Twitter, ga Leah Sharibu, ‘yar makarantar Dapchi da...
A yau Talata, 14 ga Watan Mayu, daya daga cikin yaran Makarantar Chibok da ‘yan ta’addan Boko Haram suka kame a baya, Leah Sharibu, ta kai...
Rukunin Rundunar Sojojin Najeriya ta Operation LAFIYA DOLE sun gabatar da ribato mata 29 hade da ‘yan yara 25 a wata kangin ‘yan ta’addan Boko Haram...