Boko Haram sun kai sabuwar hari a Jihar Borno da dauke rayukan mutane kimanin 10 Naija News Hausa ta karbi rahoto cewa ‘yan ta’addan Boko Haram...
‘Yan Ta’addan Boko Haram sun kai sabuwar hari da kashe mutane 14 a yankin Monguno ta Jihar Borno Naija News Hausa ta karbi rahoto da cewa...
Kimanin Sojojin Najeriya biyar suka rasa rayukan su a wata sabuwar ganawar wuta da ‘yan Boko Haram a Jihar Borno. Naija News Hausa ta karbi rahoto...
Rundunar Sojojin Najeriya da ta Kamaru sun yi nasara da kashe ‘yan ta’addan Boko Haram 27 a wata ganawar wuta. Naija News ta samu tabbacin hakan...
Naija News Hausa ta samu rahoto da cewa wasu ‘yan matan Boko Haram biyu sun fashe da Bam a yayin da suke kokarin isa wata shiyya...
Uban Leah Sharibu, daya daga cikin yaran makarantar Dapchi da ‘yan ta’addan Boko Haram suka sace a baya, ya kamu da ciwon bugun jini. Naija News...
Tsakanin shekarar 2012 har zuwa yanzun nan, Rundunar Sojojin Najeriya sun yi ta gwagwarmaya da ‘yan ta’addan Boko Haram a Jihohin kasar Najeriya, musanman Arewacin kasar....
Rundunar Sojojin Najeriya sun yi rashin darukai 23 ga ‘yan ta’addan Boko Haram a wata sabuwar hari. A yau Jumma’a, 22 ga watan Maris 2019, Naija...
Rundunar Sojojin Najeriya da ke yankin Adamawa sun yi ganawar wuta da ‘yan ta’addan a daren ranar Litini da ta gabata, sun kuma ci nasara da...
Kakakin yada labarai ga Rundunar Sojojin MNJTF (Multinational Joint Task Force) ta yakin N’Djamena, a Chadi, Colonel Timothy Antigha, ya bayar ga Naija News da cewa...