Wata rukunin watsa labarai ga tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ta karyata da kuma yi watsi da zargin da ake mai cewa tsohon shugaban kasar ya...
Shugaba Muhammadu Buhari ya Mayar da Martani kan Nasarar Bello A zaben Gwamnonin Kogi Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, a ranar Litinin, ya taya gwamna Yahaya Bello...
Hukumar Zaben Kasa (INEC) ta Gaza Tabbatar da Mai Nasara ga Zaben Sanata a Jihar Kogi Naija News Hausa ta ruwaito da zaben tseren neman kujerar...
INEC ta ayyana David Lyon na dan takarar APC a zaben Bayelsa Hukumar da ke gudanar da hidimar zabe ta Kasa (INEC), ta ayyana David Lyon,...
Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) tayi Allah wadai da kudirin da majalisar dokoki ke gabatarwa na kudurin kisa ta hanyar rataye ga masu yada kalaman kiyayya,...
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta reshen Jihar Edo ta tsige Shugaban tarayyar jam’iyyar, Adams Oshiomhole. Kamfanin dillancin labarai na Naija News ta bayar da rahoton...
Rahotanni da suka iso ga Naija News ya bayyana da cewa an kona sakatariyar Jam’iyyar Social Democratic Party (SDP), da ke Lokoja, babban birnin jihar Kogi....
Naija News Hausa ta ruwaito a baya da cewa Kotun daukaka da sauraron karar zaben shugaban kasa da ke a birnin Tarayya, Abuja, a yau Laraba,...
Jam’iyyar Dimokradiyya (PDP) da dan takaran su ga kujerar shugaban kasa a zaben 2019, Alhaji Atiku Abubakar zasu fara gabatar a gaban Kotun Kara a yau...
Bayan yawan gwagwarmaya da jaye-jaye, Kotun karar akan hidimar zaben kasa ta bayyana dagewa da kin bada dama ga dan takaran kujerar shugaban kasa daga jam’iyyar...