Zaben gwamnonin Jihar kasa ta bana ya bayyana da zafi da gaske a yayin da Jam’iyyar PDP suka gabatar da azumin kwana biyu da mambobin ta...
Jam’iyyar PDP ta Jihar Kano sun bayyana rashin amincewarsu da sakamakon zaben shugaban kasa ta bana A yayin da hukumar INEC suka sanar da sakamakon kuri’ar...
Muna ‘yan lokatai kadan da fara jefa kuri’a ga zaben shugaban kasa da gidan majalisai ta shekarar 2019, don zaban sabbin shugabannana da za su jagoranci...
Daya daga cikin manyan masoyan shugaba Buhari ga zaben 2019, Sani Muhammad Gobirawa ya gabatar da janyewar sa daga Jam’iyyar APC zuwa Jam’iyyar PDP. ‘yan kwanaki...
Mun samu rahoto a Naija News a yau Litinin da cewa wasu ‘yan ta’adda sun kone Ofishin dan takaran Gwamnar Jihar Kano na Jam’iyyar PDP, Abba...
Hukumar DSS, a ranar Asabar da ta gabata, sun kame kakakin yada yawun Jam’iyyar PDP ga lamarin zaben Jiha, Ben Bako. Hukumar sun kame Bako ne...
Ana wata- ga wata: Yan Jam’iyyar PDP sun fadi daga kan Dakali a wajen hidimar rali da Jam’iyyar ta gudanar a Jihar Kebbi. Wannan abin ya...
Zabe ya kusanto, kowa sai tsinke wa yake daga Jam’iyyar sa zuwa wata. Tau ga sabuwa: Tsohon Mataimakin Mai yada Sawun Gidan Majalisar Jihar Kwara, Hon....
Jam’iyyar PDP ta yi ikirarin cewa akwai wani sabon shirin tsige Sanata Bukola Saraki Yan Jam’iyyar APC sun haka wata shiri don amfani da ‘yan sanda...
Bisa ga zaben Gwamnonin Jihohin kasar Najeriya da aka gudanar a ranar 9 ga watan Maris 2019 da kuma ta ranar 23 ga watan Maris 2019,...