Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Laraba, 15 ga Watan Mayu, 2019 1. Majalisar Dattijai ta kafa binciken kan zaben Emefiele da Buhari...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata, 14 ga Watan Mayu, 2019 1. Gwamna Samuel Ortom ya gana da shugaba Muhammadu Buhari A...
Hedkwatan Rundunar Sojojin Najeriya ta ‘Operation Whirl Stroke’ (OPWS), a wata zagayen bincike da suka yi a Jihar Nasarawa, Taraba da Jihar Benue, sun gabatar da...
Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya zargi Kwamishanan Jami’an tsaron ‘yan sandan Jihar Kano, CP Muhammed Wakili da rashin sanin daman sa da kuma nuna...
Alhaji Muhammed Kiruwa Ardon-Zuru ya umurci ‘yan uwar sa fulani da janye wa halin tashin hankali da farmaki akan zancen rama kashe-kashen da ake yi ga...
Shugaba Muhammadu Buhari, a ziyarar hidimar neman sake zabe da ya je a yankin Markudi, Jihar Benue ya bayyana ga Jama’ar Jihar da cewa idan har...
Mun sanar a Naija News Hausa a kwanakin baya da cewa cutar Lassa Fever ya kashe daya daga cikin Sojojin Najeriya da ke yaki da Boko...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata 29 ga Watan Janairu, 2019 1. Kayode Fayemi ya lashe zaben kotun koli a Jihar...
Shugabancin kasar ta gargadi Gwamna Samuel Ortom, Gwamnar Jihar Benue da cewa ya dakatar fade-faden sa na karya game da shugaba Muhammadu Buhari a wajen shirin...
Jami’an Sojojin Najeriya sun kame wasu yan Mata biyu da suka yi kokarin shiga yankin Sojojin don kai masu hari Wasu yan mata biyu da ake...