Kakakin yada yawun Gidan Majalisar dokoki ta Jihar Kaduna, Aminu Abdullahi-Shagali, ya sake lashe kujerar gidan majalisar a karo ta biyu ga zaben Gidan majalisa da...
Jami’a tsaron ‘Yan Sandan Jihar Kaduna sun kame wani da takardun zabe A yayin da ake cikin gudanar da hidimar zaben Gwamnoni da ta Gidan Majalisar...
Jami’an ‘yan sandan Jihar Kaduna a ranar Asabar da ta gabata sun gano wasu shanaye 61 da ake watakila an sace su ne a baya. An...
Hukumar DSS, a ranar Asabar da ta gabata, sun kame kakakin yada yawun Jam’iyyar PDP ga lamarin zaben Jiha, Ben Bako. Hukumar sun kame Bako ne...
Gwamnar Jihar Kaduna, Nasir el-Rufai ya bayyana da cewa bai damu ba ko da ace bai ci zaben takaran gwamnar Jihar Kaduna ba ga zaben tarayya...
Ganin zaben tarayya da za a yi watan gobe ya kusanta, Mataimakin Gwamnar Jihar Kaduna, Yusuf Bala ya yi barazanar cewa yankin Kudun Jihar za ta...
An sami rahoto da cewa wasu ‘yan hari da ba a san dasu ba, sun fada wa yankin Jema dake Jihar Kaduna Wannan harin ya faru...
Ba kawai harin yan ta’adda ke daukan rai ba, ko hatsarin mota ko kuwa wata kamun wuta, harma rashin samun isashen abinci kai sa mutum ya...
Yan Hari sun kai farmaki a garin Ungwan Paa-Gwandara Wasu yan hari sun kai farmaki da har sun kashe mutane 14, sun kuma yiwa mutane 17...
Rundunar ‘yan sanda reshen jihar Kaduna ta bayyana tabbacin sace Alhaji Yahaya Abubakar (Sarkin Kudu), Shugaban Gundumar Birnin Gwari da Alhaji Ibrahim Musa, tsohon sakataren ilimi...