Hidimar Durbar ta Hawan Daushe da aka yi a Jihar Kano ya karshe da Farmaki a yayin da aka kashe mutum guda a ranar Sallar Eid-El...
Wata mumunar hadari ta dauke rayuwar wani mutumi a ranar Talata, 4 ga watan Yuni a Jihar Kaduna Naija News Hausa ta karbi rahoton yadda mota...
Ma’aikatan Hukumar Yaki da Gobarar Wuta na Najeriya (Fire Service), sun ribato ran wasu kananan yara shidda da yashi ya rufe da su a kauyan Kuka...
Mazauna Jihar Kaduna sun kai hari a babban hanyar Kaduna-Zaria da Kaduna-Lagos, sun katange manyan hanyoyin da kone-konen tayoyi da wuta don nuna rashin amincewar kisan...
Naija News Hausa ta karbi rahoto kamar yadda rundunar Sojojin Najeriya da ke Jihar Kaduna suka bayar, da cewa sun ci nasara da kashe ‘yan ta’adda...
Al’ummar Jihar Gombe sun samu saukin lamari a yayin da Gwamna Ibrahim Hassan Dankwambo ya dakatar da dokar ƙuntatawa na awowi goma sha biyar da aka...
Kimanin Sojojin Najeriya biyar suka rasa rayukan su a wata sabuwar ganawar wuta da ‘yan Boko Haram a Jihar Borno. Naija News Hausa ta karbi rahoto...
Harin da Barayi suka kai a wata Bankin Ajiyar kudi ta Jihar Ondo ya bar mutane da yawa da raunukar harbin bindiga da kuma dauke rayukan...
Naija News Hausa ta samu sabon rahoto da cewa takardu da kayakin ‘yan bautan kasa da ke a Sansanin NYSC ta Jihar Sokoto ya kame da...
Mahara da Bindiga sun kai wata sabuwar hari a kauyuka biyu ta karamar hukumar Shinkafi a Jihar Zamfara ranar Lahadi da ta gabata. Naija News Hausa...