Rahoton da ke isa ga Naija News Hausa ya bayyana mutuwar akalla mutane 12 sakamakon hatsarin mota da ya faru a Kasarawa a karamar hukumar Wamakko...
Wasu ‘yan bindiga da ba a san da su ba a yammacin ranar Lahadi da ta gabata sun kashe mutane hudu a kauyen Tsayu a karamar...
Naija News Hausa ta karbi rahoton yadda aka kori wasu ‘yan madigo hudu a makarantar Jami’ar Kebbi state College of Science and Technology. Bisa bayanin Babban...
Jami’an tsaron Jihar Kano sun gabatar da kame wata ‘yar karamar yarinya da zargin kashe dan uwanta da yuka. Naija News Hausa ta karbin rahoton cewa...
A yau Talata, 18 ga watan Yuni 2019, Kotun Koli da ke a Jihar Yobe, ta gabatar da hukuncin ratayar igiya har ga mutuwa ga Muhammed...
Kotun Koli ta Tarayya da ke a garin Minna, babban birnin Jihar Neja, ta gabatar da bukatan kame tsohon Gwamnan Jihar, Babangida Aliyu (Talban) da kuma...
Rukunin Rundunar Sojojin Najeriya ta “Operation Harbin Kunama III” sun sanar da cin nasara da kame wani mai samar da Makamai ga ‘yan hari da makami...
Mai rana ya dauki abinsa! Tsohon Gwamnan Jihar Neja, Abdulkadir Kure ya rasa diyar shi na farko. Naija News Hausa ta karbi rahoto da safen nan...
Hukumar Sarakai ta Jihar Katsina sun sanar da Tsige Hakimai biyu a wata yankin Jihar. Naija News Hausa ta gane da cewa Hukumar sun yi hakan...
Kimanin mutane Goma-Shatara suka rasa rayukan su a wata hadarin Motar Bus da ya faru a wata shiya ta karamar hukumar Gwaram, a Jihar Jigawa. A...