Hukumar ‘Yan Sanda Jihar Adamawa sun kama mutane shida da ake zargi da sayar da mugayan kwayoyi a jihar. Mista Adamu Madaki, Kwamishinan ‘Yan sandan jihar...
Kotun koli ta Abuja, babban birnin Tarayya ta hana Hukumar gudanar da hidimar zaben kasa (INEC) da gabatar da sakamakon zaben Jihar Bauchi. Kotun ta umurci...
Shugaba Muhammadu Buhari ya aika sakon ta’aziyya ga Iyalan Mutanen da suka mutu a wajen hidimar ralin neman sake zabe na shugaban kasa da Jam’iyyar APC...
Alhaji Atiku Abubakar, dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar PDP ya gabatar da cewa zai magance halin ta’addanci a kasar, musanman a Jihar Zamfara. Muna da...
Ganin yadda ‘yan ta’addan Boko Haram ke kai mumunar hare-hare da kashe-kashe a Arewacin kasar Najeriya, “babu mamaki ‘yan ta’addan su fadawa wa sauran Jihohi da...
Wasu ‘Yan bindiga wadanda ake kyautata zaton ‘yan fashi ne, sun afkawa garin Ganye da ke karamar Hukumar Ganye na jihar Adamawa a safiyar Talata sannan...
Kimanin mutane 28 da aka bayyana a matsayin dangi daya ne aka ba da rahoton cewa sun kone kurmus fiye da gane wa a ya yi...
Rundunar Sojan Sama ta Najeriya, a karkashin rukunin yaki ta soja da aka fi sani da Operation LAFIYA DOLE, ta kaddamar da sabon rukunin mai taken...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada Mista Edward Adamu a matsayin Shugaban Kamfanin Kula da Bada da Talla na Najeriya, watau ‘Asset Management Corporation of Nigeria’....
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litini, 9 ga Watan Disamba, 2019 1. Fadar Shugaban Kasa ta Mayar da Martani kan Sake Kame...