Hukumar NSA ta bayyana zancen haɓakar da almajiranci a kasar Najeriya a wata taron manema labaran da aka yi game da sakamakon zaman tattaunawar majalisar tattalin...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litinin, 17 ga Watan Yuni, 2019 1. Dole ne Buhari ya bukacemu wajen Sanya Ministoci – inji...
Naija News ta fahimta da cewa Gwamnonin Goma shabiyu (12) ne za a rantsar a karo ta daya a kujerar shugabanci, Sauran Gwamnonin Goma Shabakwai (17)...
Kashe-Kashe a Najeriya: Mahara da Bindiga sun mamaye Jihar Katsina na hare-hare Cikin kuka da hawaye, anyi zana’izar mutane goma sha takwas da ‘yan hari da...
Bisa zaben da aka gudanar a kasar Najeriya makonnai da suka gabata a jagorancin Hukumar gudanar da zaben kasar (INEC) a shekarar 2019, Naija News Hausa...
Dan takaran kujerar shugaban kasa daga jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya gabatar da sakamakon kuri’un zaben shugaban kasa kamar yadda take a kwanfutan hukumar gudanar da...
Mun sami tabbatacen rahoto a Naija News da cewa Rundunar Sojojin Najeriya, Operation Lafiya Dole sun rinjayi ‘yan ta’addan Boko Haram da ke a yankin Konduga,...
Jami’an tsaron ‘yan sandan Jihar Taraba sun bada tabbacin mumunar hari da wasu ‘yan ta’adda suka yi wa dan takarar Gwamnan Jihar daga Jam’iyyar APC, Sani...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Jumma’a 11 ga Watan Janairu, 2019 1. Gwamnonin Jam’iyyar APC ba su halarci taron gudanarwar shirin zaben...
Gwamnonin sun shirya wata zama da Shugaba Buhari Gwamnonin jihohi a karkashin jagorancin Kungiyar Gwamnonin Najeriya (NGF) sun yanke shawara su sake ganawa da Shugaba Muhammadu...