Naija News Hausa ta samu rahoto da cewa wasu ‘yan hari sun sace kimanin mutane 35 a Jihar Neja “Mahara da bindigan sun fado wa kauyan...
Dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar APC ga tseren takaran zaben 2019, shugaba Muhammadu Buhari ya lashe zaben kananan hukumomin Jihar Neja guda goma sha ukku...
Jami’an tsaron ‘yan sandan Jihar Neja sun kame masu sace-sacen mutane guda hudu a Jihar. An samu nasar wannan kamun ne bayan daya daga ciki mutanen...
Matan Gwamnan Jihar Neja, Dokta Amina Abubakar Sani Bello ta bawa mata 150 tallafin kudi na dubu goma N10,000 ga kowanen su. Naija News Hausa ta...
Habiba Usman da ake zargin ta da sanadiyar yadda aka saceta ta bar gida ne da fadin cewar zata je binciken lafiyar jikinta a ranar 26...
Gwamnan Jihar Neja, Alhaji Abubakar Sani-Bello ya sanya hannu ga dokar kasafin kudi ta shekarar 2019, a Fadar Gwamnatin, Minna babban birnin jihar, a ranar Laraba...
Daruruwan tsofaffin ma’aikatan gwamnatin jihar Nejan Nigeria ne sun yi dafifi a harabar ofishin hukumar fansho ta jihar domin karbar kudadensu na sallama daga aiki da...
Bayan kusan mako daya da gudanar da zaben gwamnoni a Jihar Kogi da Bayelsa da aka gudanar a ranar Asabar, 16 ga Nuwamba, tsohon gwamnan jihar...
Hukumar zaben kasa, INEC ta gama gabatar da sakamakon zaben shugaban kasa ta Jihar Neja. Ga rahoton a kasa, kamar haka; Kimanin mutane suka yi rajista:...
Hukumar kiyaye haddura ta tarayya (FRSC), a jihar Neja ta bayyana cewa mutane 12 ne suka mutu a wani hadarin mota da ya faru a ranar...