" >
A ranar Litini, 2 ga watan Disamba 2019, Mista Joseph Albasu Kunini da Alh Hamman Adama Abdulahi sun bayyana a matsayin sabon Kakaki da kuma Mataimakin...
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya sanya hannu a kan kasafin kudin shekarar 2020 na jihar zuwa ga doka bayan da majalisar dokokin jihar ta gabatar...
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya umarci duk masu rike da mukaman siyasa su mikar da matsayinsu ga mafi girman ma’aikatan farar hula a ma’aikatar su,...
Dan takarar jam’iyyar Peoples Democratic Party, a mazabar Kogi West Senatorial a zaben cika tsere da aka kamala a jihar Kogi, Dino Melaye, ya bayar da...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari da ministocin kasar suna halartar taron majalisar zartarwa ta tarayya na mako da mako a Abuja. Naija News ta gane da cewa...
A yau Laraba, 27 ga watan Nuwamba, Kungiyoyin fararen hula a halin yanzu suna mamaye birnin tarayyyar Najeriya, Abuja, don nuna rashin amincewarsu da yunkurin gabatar...
Majalisar dokokin jihar Zamfara ta soke dokar da ta amince da biyan fansho da wasu hakkoki ga tsoffin gwamnoni da mataimakan gwamnoni da sauran masu rike...
Wata Kotun kolin Shari’a ta Gusau 1, a ranar Talata ta sake rike wani jigo a jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar, Alhaji Ibrahim Danmaliki,...
Gwamna Babagana Zulum na Borno ya kori shugaban ma’aikatar jihar (HOS), Mista Mohammed Hassan, daga nadin nasa. Naija News ta fahimci cewa Alhaji Usman Shuwa, Sakataren...
‘Yar takarar kujerar gwamna a zaben 2019 na jam’iyyar Social Democratic Party (SDP) a jihar Kogi, Natasha Akpoti ta kalubalanci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya...