Tsohon gwamnan jihar Anambra, Jim Nwobodo ya bayyana cewa bai dace ‘yan siyasa su fara fada kan yankin da ta dace da shugabancin Najeriya a shekarar...
Tsohon Shugaban kasar Najeriya a mulkin Soja da kuma mulkin farar hula, Olusegun Obasanjo ya ziyar gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai. Obasanjo ya bayyana gwamnan jihar...
Tsohon Sanata da ya wakilci Kaduna ta tsakiya a majalisar dattijai, Sanata Shehu Sani a ranar Laraba ya yi alfahari da cewa bai janye daga siyasa,...
Uwargidan shugaban kasa, Aisha Buhari ta aika da sakon kalubalanta da zargi ga Mamman Daura, dan uwa ga shugaban kasa Muhammadu Buhari, da cewa yana bada...
A ranar Talata (yau), 10 ga watan Disamba 2019, gwamna Abubakar Bello na jihar Neja ya gabatar da kasafin kudi na Naira biliyan N148b na shekarar...
Mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo ya mayar da martani game da batancin da aka yi a babbar kotun tarayya a Abuja, a kokarin sake kama Omoyele...
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya gargadi shugabannin kananan hukumomi a jihar daga tafiye-tafiyen da basu kamata ba. Gwamnan na mai cewa gwamnatin sa “ba...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a yau Talata, 10 ga Disamba, 2019, ya bar Najeriya zuwa Aswan, kasar Egypt, don halartar taron Aswan. Kamfanin dillancin labarai na...
‘Yar takarar kujerar gwamna a jihar Kogi a karkashin jam’iyyar Social Democratic Party (SDP) a zaben gwamna a ranar 16 ga Nuwamba 2019, Natasha Akpoti, ta...
Sanata mai wakiltar Gombe ta tsakiya a majalisar dattijan Najeriya, Muhammad Danjuma Goje, ya sanar da aniyarsa na janyewa daga kara tsayawa takara a nan gaba....