Shugaban jam’iyyar APC na kasa baki daya kuma tsohon gwamnan jihar Edo, Comrade Adams Oshiomhole, ya yi watsi da kyaututtukan Kirsimeti da gwamnatin jihar Edo ta...
Wakilan Harkar Musulunci a Najeriya (IMN), wadanda aka fi sani da Shi’a a ranar Laraba sun halarci hidimar coci ta Kirsimeti a wasu sassan arewacin Najeriya....
Akalla mutane shida ne suka mutu da mata biyu da mayakan Boko Haram suka sace a ƙauyen Kwaranglum da ke jihar Borno. Kwaranglum na kusan kilomita...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis, 26 ga Watan Disamba, 2019 1. Boko Haram: Shekau Ya Saki Sabuwar Bidiyo Ranar Kirsimeti Abubakar...
Fadar shugaban kasa ta musanta rade-radin cewa Shugaba Muhammadu Buhari ne ke bayan kudurin dokar shekaru shida kacal sau daya a karagar mulki wadda Majalisar Dattawa...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litini, 23 ga Watan Disamba, 2019 1. Shugabancin Kasa tayi Magana kan Zancen Buhari na Kafa Dokar...
Rahoton da ke isa ga Naija News Hausa a wannan lokaci ya bayyana da cewa Mai martaba Sarki Sanusi Lamido Sanusi ya ba da sanarwar amince...
Babban Jam’iyyar Adawar Najeriya, Peoples Democratic Party (PDP), a jihar Filato ta dakatar da sakataren jam’iyyar, Hon Emma Tuang, saboda rashin jituwa. Kwamitin zartarwa na jihar...
Janar Theophilus Danjuma (rtd), tsohon Ministan Tsaro a Najeriya ya bayyana cewa ‘yan Najeriya ba za su sake yin bacci ba idan ya bayyana abin da...
Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Ganduje ya baiwa mai martaba Sarkin Kano, Sanusi Lamido, kwana biyu don karba ko kin amincewa da nadin nasa. Naija News ta...