Tsohon Ministan Sufurin jiragen sama a karkashin Gwamnatin Goodluck Jonathan, Femi Fani-Kayode, ya bayyana majalisar dattawan Najeriya a jagorancin Ahmed Lawan a matsayin taron tawul. Tsohon...
Kungiyar Amnesty International a wata sanarwa ta zargi gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari da yin amfani da jami’an tsaro da kuma bangaren shari’a don tsananta wa ‘yan...
Shugaba Buhari ya taya tsohon shugaban kasa Jonathan murnar cikar sa shekaru 62 da haihuwa Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nuna wa tsohon shugaban kasa Goodluck...
Shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari a yau Laraba, 20 ga watan Nuwamba ya jagorancin taron Majalisar zartarwa ta tarayya wanda ya kasance taron farko bayan dawowar...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a yau Talata, ya na wata ganawar sirri da shugabannin tsaron kasar da kuma shugabannin hukumomin tsaro. Kamfanin dillancin labarai na Naija...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar juma’a da yamma ya dawo kasar Najeriya bayan wata ziyarar sirri da ya kai a kasar Burtaniya. Kamfanin dillancin labarai...
A ranar Alhamis din da ta gabata ne Shugaba Muhammadu Buhari ya ba da tabbacin cewa za a ba masu jefa kuri’a damar yanke hukunci a...
Kungiyar Arewa Youth Consultative Forum ta tuhumi Mataimakin Shugaban kasa, Yemi Osinbajo, da mayar da harin tsanancin da fadar shugaban kasar ke yi masa. Babban Shugaban...
Shugaban kungiyar Arewa Youths Consultative Forum (AYCF), Yerima Shettima, ya yi kakkausar suka kan duk wani yunƙuri na tsawaita wa’adin Shugaba Muhammadu Buhari zuwa 2023. Kamfanin...
Tsohon Ministan Sufurin Jiragen Sama, Femi Fani-Kayode ya yi ikirarin cewa Shugaba Muhammadu Buhari ya wulakantar da Mataimakinsa Farfesa Yemi Osinbajo. Naija News ta bayar da...