Kamar yadda muka sanar a Naija News Hausa a ranar jiya da cewa shugaba Muhammadu Buhari ya sauka daga jirgin sama a Jihar Kano don kadamar...
‘Yan awowi kadan da shiga watan Fabrairun, mun samu tabbacin wata hadarin wuta da ya kame shaguna a kasuwa Mariri da ke a Jihar Kano a...
Kamar yadda muka sanar a Naija News Hausa da cewa Jam’iyyar APC ta Jihar Kano sun gabatar da cewa shugaba Muhammadu Buhari zai ziyarci Jihar don...
Sanannen marubuci, Farfesa Wole Soyinka ya gabatar da ra’ayin sa ga shugabancin Najeriya Farfesan ya bayyana da cewa ba zai mara wa dan takaran shugaban kasa...
Gwamnar Jihar Kaduna, Nasir el-Rufai ya bayyana da cewa bai damu ba ko da ace bai ci zaben takaran gwamnar Jihar Kaduna ba ga zaben tarayya...
shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari da dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar za su halarci wata taro na kungiyar musulummai da ake...
Kakakin yada yawun Jam’iyyar PDP a Jihar Kebbi, Mallam Ibrahim Omie ya bayyana da cewa babu wanda yaji wata mugun rauni sakamakon dakali da ya fadi...
Kungiyar Mallaman Makarantar Sakandiri sun bukaci gwamnatin Najeriya da dakatar da shirin sanya ma’aikatan N-Power don sanya kwararrun Mallamai a makarantu. Mun ruwaito a Naija News...
Sabon Kakakin yada yawun Jami’an tsaron ‘yan Sandan Najeriya, Frank Mba ya bada tabbaci ga ‘yan Najeriya da cewa jami’un su zata samar da kyakyawar shiri...
Ga zaben tarayya ta gabato, saura ‘yan kwanaki kadan da nan mu san ko waye zai zama sabon shugaban kasar Najeriya bayan sakamakon zaben. Ga wata...