Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya yi kira ga al’ummar Najeriya da cewa kada su zabi dan adawan sa Atiku Abubakar dan takarar Jam’iyyar PDP, amma su...
A ranar Talata 15 ga Watan Janairu 2019, A Gidan Majalisar Dokoki da ke Aso Rock, a birnin Abuja, Shugaba Muhammadu Buhari ya kaddamar da sabon takardan...
Ganin zaben tarayya da za a yi watan gobe ya kusanta, Mataimakin Gwamnar Jihar Kaduna, Yusuf Bala ya yi barazanar cewa yankin Kudun Jihar za ta...
Gwamnatin Najeriya daga jagorancin shugaba Muhammadu Buhari ta yi wa Jaruman tsaron Najeriya bikin girmamawa da kuma nuna kulawa ganin irin gwagwarmaya da kokarin da rundunar...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Laraba 16 ga Watan Janairu, 2019 1. Buhari da Osinbajo zasu halarci wata zama a gidan...
Gwamna Ibikunle Amosun, Gwamnan Jihar Ogun ya ce wasu mutane na shirin kafa kiyayya tsakanin shi da Shugaban kasa Muhammadu Buhari. Gwamna Amosun ya fadi wannan...
Baban gwagwarmaya da jaye-jaye, da rashin amincewar ‘yan adawa, Shugaba Muhammadu Buhari ya dakatar da IGP Ibrahim Idris don ya huta daga aikin tsaron kasar. Kamar...
Shugabancin kasar ta gargadi Gwamna Samuel Ortom, Gwamnar Jihar Benue da cewa ya dakatar fade-faden sa na karya game da shugaba Muhammadu Buhari a wajen shirin...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litini 14 ga Watan Janairu, 2019 1. An sake gurfanar da Kwamishanan ‘Yan Sanda, Imohimi Edgal...
A gaskiya na yaba maku da rashin amincewa da sake ‘yan ta’addan da aka kame – in ji Atiku Abubakar zuwa ga manyan shugabannan Jihar Borno....