Hukumar Bincike ga Tattalin Arzikin Kasa (EFCC) sun kame lauyan dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar. Hukumar sun kame Mista Uyiekpen Giwa...
Jami’an tsaron ‘Yan sandan Najeriya sun gabatar da kame wasu mutane uku da ake zargi da sace-sacen yara a babban birnin tarayyar Najeriya, Abuja. “Mun kame...
A yau Laraba, 13 ga Watan Fabrairu, An kara rattaba hannu ga takardar yarjejeniyar zaman lafiyar kasa ga zaben 2019 a birnin Abuja. Hidimar ta halarci...
Kamar yadda muka sanar a Naija News Hausa a baya da cewa hidimar ralin shugaban kasa na Jam’iyyar APC da aka yi a Jihar Ogun ta...
Shugaba Muhammadu Buhari ya aika sakon ta’aziyya ga Iyalan Mutanen da suka mutu a wajen hidimar ralin neman sake zabe na shugaban kasa da Jam’iyyar APC...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litinin, 11 ga Watan Fabrairun, 2019 1. Jam’iyyar PDP na zargin Jam’iyyar APC da shirin makirci...