Mun ruwaito a Naija News Hausa a baya da cewa hukumar gudanar da zaben kasa sun gabatar da Gwamna Nasir El-Rufai a matsayin mai nasara ga...
Kakakin yada yawun Gidan Majalisar dokoki ta Jihar Kaduna, Aminu Abdullahi-Shagali, ya sake lashe kujerar gidan majalisar a karo ta biyu ga zaben Gidan majalisa da...
Farmaki ya tashi a runfar zabe mai lamba 001 da ke a Wad na Chiranci, karamar hukumar Gwale da ke a Jihar Kano a yayin da...
Jam’iyyar APC sun marabci kimamin shugabanan Fulani 66 da wasu ‘yan Arewa da yawar 1000. Jam’iyyar PDP ta rasa wadannan yawar mambobin ne daga Jihar Sokoto...
Sarkin Jihar Kano, Alhaji Muhammadu Sanusi II, yayi kira ga ‘yan siyasan Jihar Kano da cewa su guje wa halin ta’addanci a Jihar don zaman lafiyar...
Hukumar Bincike ga Tattalin Arzikin Kasa (EFCC) sun kame lauyan dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar. Hukumar sun kame Mista Uyiekpen Giwa...
Ana ‘yan kwanaki kadan da fara zaben kasar Najeriya ta shekarar 2019, wani sannan mamba na Jam’iyyar APC a Jihar Bauchi yayi murabus da Jam’iyyar. Mataimakin...
Dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya shawarci al’ummar kasar Najeriya da fitowa ranar Asabar don zaben dan takaran su. Muna da sani...
Dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya yi wa Al’ummar Jihar Borno Alkawali tsaro. A ranar Laraba, 6 ga Watan Fabrairu da...
Alhaji Atiku Abubakar, dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar PDP ya gabatar da cewa zai magance halin ta’addanci a kasar, musanman a Jihar Zamfara. Muna da...