A ranar jiya Alhamis, 28 ga watan Fabrairu, 2019, tsohon shugaban kasar Najeriya da kuma shugaban Kungiyar zamantakewar lafiyar kasar Najeriya, Janar Abdulsalam Abubakar ya jagorancin...
Hukumar Bincike ga Tattalin Arzikin Kasa (EFCC) sun kame lauyan dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar. Hukumar sun kame Mista Uyiekpen Giwa...
Yau Alhamis 7, ga Watan Fabrairu, 2019, dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya ziyarci Jihar Katsina don gudanar da hidimar yakin...
Dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya yi wa Al’ummar Jihar Borno Alkawali tsaro. A ranar Laraba, 6 ga Watan Fabrairu da...
Wani babban Mai Kudi, shugaban Gidan Yada Labaran ‘Ovation Internation’ da kuma dan sana’a, Mista Dele Momodu ya bayyana da cewa shugaba Muhammadu Buhari ya rigaya...
Dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya zargi shugaba Muhammadu Buhari da kwaso ‘yan ta’addan kasar Nijar zuwa wajen hidimar neman zaben...
shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari da dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar za su halarci wata taro na kungiyar musulummai da ake...
Ga zaben tarayya ta gabato, saura ‘yan kwanaki kadan da nan mu san ko waye zai zama sabon shugaban kasar Najeriya bayan sakamakon zaben. Ga wata...
Alhaji Atiku Abubakar, Dan takarar shugaban kasa ta Jam’iyyar PDP ya bayyana da cewa Buhari ne da Jam’iyyar APC ke tallautar da kasannan. Ya ce, Kasar...
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Olusegun Obasanjo ya bayyana a wata ganuwa da manema labaran BBC da cewa dan takaran shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku...