Kotun sauraren kararrakin zaben jihar Kano da ke zaune a Kano a arewacin Najeriya, ta tabbatar da zaben gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jam’iyyar All Progressives...
Kotun daukaka karar zaben Sakkwato a Abuja, babban birnin tarayyar Najeriya ta tabbatar da zaben gwamna Aminu Tambuwal na Jam’iyyar PDP, babbar jam’iyyar adawa a Najeriya....
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Talata, 1 ga watan Oktoba 2019, ya yi jawabi ga ‘yan Najeriya don taya murnar ranar cika shekaru 59 da...
Omoyele Sowore, mai gabatar da zanga-zangar #RevolutionNow da kuma jagoran Kanfanin Dilancin yada Labarai ta Sahara Reporters, ya bayyana cewa ba a ba shi izinin amfani...
Babban Fasto da Janar Overseer ta Ikilisiyar Latter Rain Assembly, a jihar Legas, Fasto Tunde Bakare, ya ce faifan bidiyon da ya mamaye layin yanar gizo...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litini, 30 ga Watan Satumba, 2019 1. Gwamnatin Shugaba Buhari Na Shirin Karar Alkalin da ya yanka...
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir-El-Rufai ya jefa dan nasa, Abubakar Al-Siddique El-Rufai a makarantar firamare ta gwamnati a jihar. Bisa rahoton da Naija News ta tattara, Gwamnan...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata, 24 ga Watan Satumba, 2019 1. Kungiyar MASSOB ta fidda bayanai dalla-dalla game da Dalilin da...
Ka tuna Naija News Hausa ta ruwaito a baya da cewa shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari zai ziyarci kasar Amurka a yau Litini, 23 ga Satumba...
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari a ranar Lahadi, 22 ga Satumba, ya tafi New York, kasar Amurka don halartar taro na 74 na Babban Taron Majalisar Dinkin...