A ranar 10 ga Nuwamba, watau Lahadin da ta gabata, Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gargadi musulman kasar nan da su nisanci munanan ayyukan da suka...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Laraba, 30 ga Watan Oktoba, 2019 1. ‘Yan Najeriya Miliyan 40 da Rashin aikin yi, Miliyan 90...
A kokarin dakile tasirin ayyukan masu aikata laifuka da hana manyan cibiyoyin sadarwa damar shawo kan manyan laifuka da ke afkuwa a kasar, Sufeto Janar na...
Wakilan Harkar Musulunci a Najeriya (IMN), wadanda aka fi sani da ‘Yan Shi’a sun bayyana shirye-shiryen fara taron shekara da shekara da suka saba yi ta...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Jumma’a, 18 ga Watan Oktoba, 2019 1. Kungiyar Kwadago ta kai ga Yarjejeniyar da Gwamnatin Tarayya kan...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ci karo da wata Cibiyar Azabtarwa ta addinin Musulunci ’a Nassarawa Quarters, Sabon Gari, Daura, garin shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari....
Dalibai 234 daga kananan hukumomi 44 a jihar Kano da sun kammala karatun digiri na farko sun ci amfanin tallafin karatu a kasashen waje a jagoranci...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Laraba, 11 ga Watan Satunba, 2019 1. Atiku vs Buhari: Kotun Daukaka Karar Shugaban Kasa ta sanar...
Bisa Umarnin da IGP Mohammed Adamu ya bayar da cewa a kama dukan shugabanan kungiyar Ci Gaba da Harkan Musulunci ta Najeriya (IMN) da aka fi...
Rahoton da ta isa ga Naija News Hausa a yanzun nan na bayyana da cewa an kashe ‘yan kungiyar ci gaban hidimar adinin musulunci a Najeriya...