Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar a ranar Asabar da ta gabata ya gana da tsohon gwamnan jihar Legas, Bola Ahmed Tinubu. Ka tuna da cewa...
Jam’iyyar Peoples Democratic Party ta aikar da sakon tayin murna ga dan takarar shugaban kasa na 2019, Atiku Abubakar, yayin da yake murnar cikar sa shekaru...
Mataimakin Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar Peoples Democratic Party, Peter Obi, a ranar Litinin, ya taya tsohon Mataimakin Shugaban kasar Najeriya da kuma dan takaran...
Kotun koli ta tabbatar da zaben Muhammadu Buhari a matsayin Shugaban kasar Najeriya tare da yin watsi da karar da dan takaran shugaban kasa Atiku Abubakar...
Hukuncin Kotun Daukaka Karar Shugaban Kasa, Nasara ne Ga Yan Najeriya – inji Buhari Shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari, ya ce hukuncin da kotun daukaka karar...
Dan takarar kujerar shugaban kasa a jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), babbar jam’iyyar adawa a Najeriya a zaben shugaban kasa na 2019, Alhaji Atiku Abubakar ya...
Jam’iyyar Dimokradiyya (PDP) da dan takaran su ga kujerar shugaban kasa a zaben 2019, Alhaji Atiku Abubakar zasu fara gabatar a gaban Kotun Kara a yau...
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana bacin ransa da halin zalunci da Sanatan da ke wakilcin Arewacin Jihar Adamawa, Sanata Elisha Abbo...
Kotun Neman Yancin Zabe da ke jagorancin karar Shugaba Muhammadu Buhari da Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa ta shekarar 2019, ta gabatar da sabon alkali...
Mista Lateef Fagbemi (SAN), lauya ga Jam’iyyar APC a karar shugaban kasa, ya bukaci shugaban kotun daukaka kara, Alkali Zainab Bulkachuwa ya janye daga zancen karar....