Skip to content
Labaran Najeriya

Kalli Hotunan Shugaba Muhammadu Buhari a Makkah da Matarsa Aisha

Shugaba Muhammadu Buhari a ranar Litinin da ta gabata ya bude bakin sa daga Azumin Ramadani a birnin Makkah, tare da shugaban Jam’iyyar APC na Tarayya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu hade da wasu Manyan shugabannai daga kasar Najeriya.

Kalli Hotunan Shugaba Muhammadu Buhari a Makkah da Matarsa Aisha
Zaman shan ruwar ya halarci Manyan shugabanan Najeriya kamar su; Sultan na Sokoto, Mai Martaba Alhaji Muhammadu Sa’ad Abubakar III; Sarkin Kazaure, Dakta Najib Hussaini Adamu; Alhaji Isma’ila Isa Funtua; Alhaji Mamman Daura; Adewale Tinubu da dai sauran su.

Kalli Hotuna a kasa;

Kalli Hotunan Shugaba Muhammadu Buhari a Makkah da Matarsa Aisha Kalli Hotunan Shugaba Muhammadu Buhari a Makkah da Matarsa Aisha Kalli Hotunan Shugaba Muhammadu Buhari a Makkah da Matarsa Aisha Kalli Hotunan Shugaba Muhammadu Buhari a Makkah da Matarsa Aisha