Femi Adesina, mai ba da shawara na musamman kan kafafen yada labarai ga Shugaba Muhammadu Buhari, ya bayyana tattaunawar da ya yi da gwamnan jihar Kaduna,...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litini, 16 ga Watan Disamba, 2019 1. Shugaba Buhari Ya Taya Ajimobi Murnan Cika Shekara 70 Shugaban...
Shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na tarayya, Adams Oshiomhole, ya dage kan ci gaba da zagayen Rali da suka shirya yi a jihar Edo. Naija...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Jumma’a, 13 ga Watan Disamba, 2019 1. 2023: Wani Annabi Ya Bayar Da Bayyanai Kan Wa’adin Buhari...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Laraba, 11 ga Watan Disamba, 2019 1. Kasar UK Ta Aika da Sako Mai Karfi Ga Shugaba...
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya gargadi shugabannin kananan hukumomi a jihar daga tafiye-tafiyen da basu kamata ba. Gwamnan na mai cewa gwamnatin sa “ba...
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC), reshen Adamawa, sun yi watsi da sakamakon zaben kananan hukumomin da aka gudanar a jihar. Naija News ta ruwaito da cewa...
Dan takarar jam’iyyar Peoples Democratic Party, a mazabar Kogi West Senatorial a zaben cika tsere da aka kamala a jihar Kogi, Dino Melaye, ya bayar da...
A yau Laraba, 27 ga watan Nuwamba, Kungiyoyin fararen hula a halin yanzu suna mamaye birnin tarayyyar Najeriya, Abuja, don nuna rashin amincewarsu da yunkurin gabatar...
Wata Kotun kolin Shari’a ta Gusau 1, a ranar Talata ta sake rike wani jigo a jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar, Alhaji Ibrahim Danmaliki,...